Kasashen Waje

Kasashen Waje

Macron ya lashe zaben Shugaban Faransa a wa’adi na biyu

Tuni dai abokiyar hamayyarsa, Marine Le Pen, ta amsa shan kaye a zaben

Coronavirus ta kashe mutum 39 a China

Shi ne adadi mafi yawa da aka samu tun tsaurara dokar kulle makonni hudu da suka gabata.

Cutar Ebola ta sake bulla a Dimokuradiyyar Kongo

Hakan ma zuwa me wata hudu bayan kawo karshen cutar a kasar

Isra’ila ta rufe hanya daya tilo da Falasdinawa ke bi don shiga Zirin Gaza

Matakin na zuwa ne bayan Isra’ila ta zargi Hamas da harba mata rokoki

Sabon rikici ya barke tsakanin Isra’ila da Falasdinawa a masallacin birnin Kudus

Kusan duk shekara a kan samu irin wannan rikicin tsakanin bangarorin biyu da azumi