Kasashen Waje

Kasashen Waje

Ministar Harkokin Wajen Jamus na ziyarar aiki a Yammacin Afirka

Annalena Baerbock ta soma ziyarar aiki a kasashen Mali da Jamhuriyar Nijar.

Majalisar Dokokin Pakistan ta zabi jagoran ’yan adawa sabon Firaminista

Tsohon Firaminista Imran Khan ya ce akwai hadin bakin Amurka a yunkurin tsige shi.

Za a je zagaye na biyu a zaben Shugaban Faransa

Za a sake fafatawa ne tsakanin Emmanuel Macron da Marine Le Pen

Falasdinawa sun lalata Kabarin Annabi Yusuf a Nablus —Isra’ila

An sha yin arangama a wurin, har ta kai aka kona kafin aka sake gyarawa.

Majalisar Pakistan ta sauke Firaminista Imran Khan

Khan shi ne na farko da ya rasa mukaminsa ta hanyar kada kuri’ar rashin gamsuwa da gwamnatinsa.