Ministar Harkokin Wajen Jamus na ziyarar aiki a Yammacin Afirka
Annalena Baerbock ta soma ziyarar aiki a kasashen Mali da Jamhuriyar Nijar.
Kasashen Waje
Annalena Baerbock ta soma ziyarar aiki a kasashen Mali da Jamhuriyar Nijar.
Tsohon Firaminista Imran Khan ya ce akwai hadin bakin Amurka a yunkurin tsige shi.
Za a sake fafatawa ne tsakanin Emmanuel Macron da Marine Le Pen
An sha yin arangama a wurin, har ta kai aka kona kafin aka sake gyarawa.
Khan shi ne na farko da ya rasa mukaminsa ta hanyar kada kuri’ar rashin gamsuwa da gwamnatinsa.