Kasashen Waje

Kasashen Waje

Aljeriya ta yi wa fursunoni 1,000 afuwa albarkacin Ramadan

Gwamnatin ta yi musu afuwa albarkacin watan Ramadan.

Wani mutum ya karbi rigakafin Coronavirus sau 87 a Jamus

Mutumin ya rika karbar rigakafi sau uku a kowace rana.

Mayakan Houthi da Saudiyya sun tsagaita wuta a yakin Yemen

Bangarori biyun su dakatar da barin wuta albarkacin zuwan azumin watan Ramadana.

Sojojin Mali sun kashe ’yan tawaye sama da 200

Ana dai fargabar daga cikin mutanen da aka kashe har da fararen hula

Bom ya kashe yara 5 a Afghanistan

An yi nasarar tono wasu karin bama-bamai guda biyu da ba su kai ga fashewa ba.