Za a dauki mutum dubu 5 aikin soja a Nijar
Wannan mataki dai na zuwa ne sanadiyar lalacewar al’amura a yankin sahel da kewayen tafkin Chadi.
Kasashen Waje
Wannan mataki dai na zuwa ne sanadiyar lalacewar al’amura a yankin sahel da kewayen tafkin Chadi.
Ta rusa majalisar sa’o’i kadan bayan da ‘yan majalisar suka gudanar da zama ta hoton bidiyo.
An kori duk shugabannin jami’o’in kasar 30 tare da maye gurbinsu da wasu sabbi.
Mayakan Houthi sun yi watsi da wannan tayi.
Mahukunta na duba ko tsawon gemun ma’aikata ya kai wanda aka umarta.