Kasashen Waje

Kasashen Waje

Al-Shabaab ta kai tagwayen hare-hare a Somalia

Firaminista Mohamed Hussein Roble ya bayyana kashe Amina Mohamed Abdi a matsayin “kisan gilla”.

Fiye da rabin yara a Ukraine sun koma ’yan gudun hijira – UNICEF

UNICEF ya ce hakan ba karamar illa zai yi ga kananan yaran ba a nan gaba

Farashin danyen mai ya kara tashi a kasuwannin duniya

Putin ya ce da kudin Rasha na Ruble kadai kasashen Yammacin Duniya za su sayi gas.

An rufe makarantun mata a Afghanistan jim kadan da bude su

Gwamnatin ta sake bayar da umarni kulle makarantu.

OIC na son a cire takunkumin da aka sa wa kasashen Musulmi

Kungiyar na son a cire wa wasu kasashen takunkumi sakamakon matsin rayuwa da ake fuskanta.