Kasashen Waje

Kasashen Waje

Tsohon Fira Ministan Mali Boubèye Maïga ya rasu

Ya shafe tsawon wata uku yana jinya a wani asibiti a Bamako.

China ta fara bincike kan jirgin da ya yi hatsari da mutum 132 a ciki

Tuni shugaban kasar China ya bayar da umarnin yin bincike.

‘Ta’asar sojojin Myanmar kan ’yan kabilar Rohingya kisan kare dangi ne’

An shigar da karar kisan kare dangi a gaban Kotun Duniya da ke Hague a Holland.

Biden zai ziyarci Poland kan yakin Rasha da Ukraine

Za a tattauna yadda za su bullowa Rasha kan zaluncin da ta ke aikatawa a Ukraine.

Ukraine ta sanya dokar hana fita a birnin Kyiv

Dokar za ta fara aiki daga karfe 8 na daren ranar Litinin