Kasashen Waje

Kasashen Waje

Iran ta harba makamai masu linzami cikin Iraqi

An kai harin ne kan Ofishin Jakadancin Amurka da ke birnin Erbil

Toshe shafin Facebook: ’Yan Rasha sun koma amfani da VPN

Kasar dai ta zargi Facebook da zama shafin masu tsattsauran ra’ayi

Saudiyya ta zartar wa mutum 81 hukuncin kisa

Daga cikin adadin, mutum 73 ’yan asalin kasar ta Saudiyya ne, bakwai ’yan Yemen

Rasha ta yi ruwan bama-bamai a masallacin da sama da mutum 80 suka fake a Ukraine

Kusan mako biyu ke nan birnin na Mariupol shan ruwan albarusai da bama-bamai bayan daga Rasha

Sudan ta ba Rasha damar tara jiragen yaki a kasarta

Sudan dai za ta ba Rasha wani sansani ne a kasarta don jibge dakarun.