Kasashen Waje

Kasashen Waje

Alassane Ouattara ya lashe zaɓen Ivory Coast karo na huɗu

Ouattara ya samu rinjaye har ma a yankunan da ake ganin masu adawa ke da tasiri.

Zanga-zanga ta ɓarke a Kamaru

Wani bidiyo ya nuna yadda aka lalata wani ginin majalisar birnin, bayan da masu zanga-zangar suka far masa.

An rufe makarantu saboda ƙarancin man fetur a Mali

Mali na fama da ƙarancin man fetur sakamakon toshe hanyoyin sufuri da kungiyoyin ‘yan bindiga ke yi.

Paul Biya mai shekara 92 ya lashe zaɓen Kamaru

Zuwa ƙarshen wa’adin, Biya wanda ya shekara 43 a gadon mulki tun 1982 zai cika shekara 50 a kan mulki a lokacin yana dan shekara 99 a duniya

Rasha ta miƙa wa Ukraine sojoji 1,000 da suka mutu a fagen daga

Shugaban Ukraine, Zelensky, ya shaida wa kafafen yada labaran Amurka cewa ƙasarsa ta rasa sojoji fiye da 46,000.