Kasashen Waje

Kasashen Waje

Iyayen daliban da suka makale a Ukraine suna neman dauki

Iyayen sun koka kan halin da ‘ya’yansu ke ciki a iyakar Poland.

Belarus ta tura dakaru Ukraine don taimaka wa Rasha

Dakarun Rasha na ci gaba da kusantar babban birnin Kyiv sannu a hankali.

NATO ta zargi Putin da tayar da zaune tsaye a Turai

Putin a shirye yake ya yi amfani da dabaru na dabbanci da kan-mai-uwa-da-wabi.

Burkina Faso ta amince da mulkin soji na shekara uku

Shugaban dakarun sojin ya rattaba hannu kan yarjejeniyar da aka kulla da masu ruwa da tsakin kasar.

Mutum 440 sun mutu a rikicin kabilanci a Sudan ta Kudu

Rikicin ya tilasta mutum dubu 80 barin muhallansu.