Yadda ake cin zalin daliban Najeriya da suka makale a Ukraine
Duka da zagi da wariyar launin fata da ake nuna wa bakin dalibai da ke neman ficewa daga Ukraine
Kasashen Waje
Duka da zagi da wariyar launin fata da ake nuna wa bakin dalibai da ke neman ficewa daga Ukraine
Muna fatan fara jigilar dawo da su gida ranar Laraba.
Hatsarin ya yi ajalin sama da mutum 30, yayin da mutum 50 suka ji rauni.
An soma ganin tasirin takunkuman da Amurka da kasashen Tarayyar Turai suka kakaba wa Rasha.
Rasha ta dauki matakin ramuwar gayya kan kasashen da suka sanya wa jiragenta takunkumi