Kasashen Waje

Kasashen Waje

Yadda ake cin zalin daliban Najeriya da suka makale a Ukraine

Duka da zagi da wariyar launin fata da ake nuna wa bakin dalibai da ke neman ficewa daga Ukraine

Rikicin Ukraine: Za a soma jigilar dawo da ’yan Najeriya gida a ranar Laraba

Muna fatan fara jigilar dawo da su gida ranar Laraba.

Hatsarin mota ya yi ajalin mutum 30 a Chadi

Hatsarin ya yi ajalin sama da mutum 30, yayin da mutum 50 suka ji rauni.

Darajar kudin Rasha ta fadi

An soma ganin tasirin takunkuman da Amurka da kasashen Tarayyar Turai suka kakaba wa Rasha.

Kasashe 23 da suka sanya wa jiragen Rasha takunkumi

Rasha ta dauki matakin ramuwar gayya kan kasashen da suka sanya wa jiragenta takunkumi