Kasashen Waje

Kasashen Waje

Rasha za ta dandana kudarta muddin ta mamaye Ukraine – Amurka

Amurka ta ce ta tanadi matakan karya tattalin arziki kan Rasha, muddin ba ta janye aniyarta ba.

Fusatattun mutane sun hallaka mutumin da ake zargi da kona Alkur’ani a Pakistan

Tuni dai aka kama mutane da dama da ake zargi da hannu a kisan.

Macron na fatar kawo karshen tankiya tsakanin Rasha da Ukraine

Amurka ta ce a shirye take ta sa kafar wando daya da Rasha.

Za a fara daure ma’aikatan lafiya da na lantarkin da suka shiga yajin aiki shekara 5 a Sri Lanka

Dokar na zuwa ne a daidai lokacin da yajin aikin ma’aikatan lafiyar kasar ya shiga kwana na shida.

EU ta umarci jami’anta su fice daga Ukraine

Jakadan EU a Ukraine, Matti Maasikas, ya umarci ma’aikata su su koma aiki daga wajen kasar