Kasashen Waje

Kasashen Waje

An kai wa Fira Ministan Libya farmaki

An bude wa motar Fira Ministan wuta a yayin da majalisa ke shirin zaben wanda zai maye gurbinsa

WHO na neman tallafin Dala biliyan 16 don yakar COVID-19

WHO na neman masu ariziki da su tallafa don kawar da COVID-19 a doron kasa.

Adadin wanda guguwar Batsirai ta kashe ya karu zuwa 92 a Madagascar

Ana ci gaba da samun karin adadin mutanen da suka mutu.

WHO ta gana da Taliban kan fara ayyukan jinkai a Afghanistan

WHO ta bukaci ba wa kasar Afghanistan dauki kan ayyukan agaji.

Saudiyya ta cike rijiyoyi 2,450 bayan rasuwar Rayan

Saudiyya ta cike tare da killace wasu tsoffin rijiyoyi guda 2,450 da aka yi watsi da su.