Kasashen Waje

Kasashen Waje

Bayan shafe kwanaki ana kokarin ceto shi, yaron da ya fada rijiya a Maroko ya rasu

Ma’aikatan kwana-kwana suka rika aiki ba dare ba rana wajen kokarin ceto shi.

Faransa za ta janye sojojinta daga Mali

Faransa da kawayenta za su yanke hukunci nan da tsakiyar watan Fabrairu kan janye dukarun.

An yi gangamin goyon bayan mulkin soja a Sudan

Suna dai jaddada goyon bayansu ne ga jagorancin Janar Abdul Fattah al-Burhan.

Muhimman batutuwan da za su mamaye taron Shugabannin Afirka a Habasha

Yawan juyin mulki a nahiyar na cikin muhimman batutuwan da za su mamaye taron.

’Yan Mali na murnar fatattakar jakadan Faransa daga kasarsu

Lamarin dai na tsamin dangantaka tsakanin kasashen biyu.