Kasashen Waje

Kasashen Waje

Fashewar mota: Mutum 17 sun mutu, 59 sun jikkata a Ghana

Ana ci gaba da gudanar da aikin ceton mutanen da lamarin ya rutsa da su.

Ana bikin cika shekaru 20 da kawo karshen yakin basasa a Saliyo

Sama da ’yan gwagwarmaya 70 sun yi farin cikin wanzuwar zaman lafiya a kasar.

Gwamnatin Taliban na son kasashen Musulmi su goya mata baya

Gwamnatin ta Taliban na son kasashen Musulmi na duniya su tallafa mata.

Gobara ta kashe mutum 6, wasu 17 sun jikkata a birnin Valencia

An ceto akalla mutum 25 daga gidan da wutar ta tashi.

Gwamnatin Taliban na rokon kasashen Musulmi su aminta da ita

Fira Ministan kasar Afhghanistan, Mohammad Hassan Akhund, ya yi kira ga kasashen Musulmi da su aminta da gwamnatin Taliban tare da yin aiki tare da it