Kasashen Waje

Kasashen Waje

Hambararren Shugaban Guinea, Alpha Conde, ya tafi Dubai neman lafiya

Alpha Conde ya garzaya Hadaddiyar Daular Larabawa don neman lafiya.

Ramuwar gayya: Sojojin Larabawa sun kashe mayakan Houthi 11 a Yemen

’Yan Houthi da ke samun goyon bayan kasar Iran ne suka yi ikirarin kai harin na ranar Litinin a kan birnin Abu Dhabi, hedikwatar UAE, suka kashe mutum

Mutum 26 sun rasu a gida daya a girgizar kasa a Afghanistan

Matan aure da kananan yara na daga cikin mutum 26 da rufin gini ya fada a kansu

Sojoji sun kara kashe masu zanga-zanga 7 a Sudan

Kawo yanzu masu zanga-zanga 71 ke nan aka kashe tun bayan juyin mulkin wda Janar Abdel Fattah al-Burhan ya jagoranta.

A watan Maris ’yan mata za su koma makaranta a Afghanistan – Taliban

Tun da Taliban ta fara mulki a kasar, ’yan matan suka daina zuwa makarantu.