Kasashen Waje

Kasashen Waje

Libya bayan Gaddafi: Shekaru 10 cikin yakin basasa da hargitsi

Rigingimun da suka dabaibaye Libya tun bayan hambarar da Shugaba Muammar Gaddafi a 2011.

Soumana Boura: Faransa ta kashe jagoran kungiyar IS na Nijar

Sojojin Faransa sun kashe Soumana Boura, jagoran kungiyar IS a jamhuriyyar Nijar.

Kotu ta umarci Sarkin Dubai ya biya tsohuwar matarsa Dala miliyan 500

A lokacin da take Dubai ana ba Gimbiya Haya Fam miliyan 91 a shekara domin kula da gida da kuma kyaututtuka.

Yadda ’yan Majalisa suka yi dambe kan kudurin karbar haraji a Ghana

’Yan majalisar sun ba wa hamata iska kan kudurin karbar haraji daga masu hada-hadar kudi ta wayar salula.

Yadda zaben Shugaban Kasar Libya zai kasance

Mutane kadan ne ke ganin zaben zai gudana sakamakon yakin basasa da rarrabuwar kawuna da kasar ke fama da su.