Kasashen Waje

Kasashen Waje

Musulman Rohingya sun maka Facebook a kotu tare da neman diyya

Suna dai zargin kamfanin ne da isa wutar rikici.

Mahaukaciyar guguwa ta hallaka sama da mutum 100 a Amurka

Shugaba Biden ya bayyana guguwar a matsayi mai muni.

Sarkin Saudiyya ya bukaci a yi Sallar Rokon Ruwa

Sarki Salman bin Abdulaziz ya bukaci a koma ga Allah, a tuba, sannan a yawaita ayyukan alheri

Taliban ta fice daga yarjejeniyar zaman lafiya a Pakistan

TTP ta yi watsi da yarjejeniyar da aka kulla kan zargin gwamnatin Pakistan ta karya alkawari.

Musulma ta zama Magajin Gari mace ta farko a yankin Amurka

Ita ce ’yar asalin Somaliya kuma bakar fata ta farko da aka zaba magajin gari a kasar Amurka