Kasashen Waje

Kasashen Waje

’Yan tawaye sun sace shugaban majalisar sarakuna a Kamaru

’Yan tawayen Ambazoniya sun sace shugaban majalisar sarakunan ne don matsa wa gwamnati ta biya musu bukatarsu.

Saudiyya ta dakatar da ’yan Najeriya shiga kasarta saboda Omicron

Masarautar Saudiyya ta dakatar da jirage daga Najeriya shiga kasarta.

An kori rakuma 40 a gasar kyan rakuma saboda magudi a Saudiyya

Ana zargin an yi wa rakuman allurar sauya halitta domin kara musu kyan diri

An saki mutumin da ake zargi da kisan Jamal Khashoggi

Jami’an tsaro sun ce an samu bayan bogi ne yayin cafke mutumin.

Jirgi ya yi hatsari da Babban Hafsan Tsaron Indiya

Sai dai babu tabbacin ko ya ji rauni ko a’a.