Kasashen Waje

Kasashen Waje

Harin bam ya hallaka mutane da dama a Iraki

Ya zuwa yanzu dai kwararru na wajen inda suka ci gaba da aikin ceto.

An yi raba daidai tsakanin maza da mata a sabuwar gwamnatin Jamus

Gwamnatin za ta kunshi maza 8, mata 8, sai jagoranta namiji.

Kotun Myanmar ta daure Aung San Suu Kyi shekara 4 a kurkuku

Kotun ta sameta ne da laifin tayar da zaune tsaye da kuma karya dokokin COVID-19.

Zanga-zangar kin jinin rigakafin COVID-19 ta kara zafi a Belgium

Zanga-zangar dai ta haifar da taho-mu-gama tsakanin mutane da ’yan sanda.

Gambiya: Shugaba Adama Barrow ya sake lashe zabe

Jam’iyyun adawa sun yi fatali da sakamakon zaben wanda Shugaba Barrow ya lashe da kashi 53 na kuri’un da aka jefa