Kasashen Waje

Kasashen Waje

Sojojin Sudan za su cire hannunsu a harkokin siyasa

Sojojin kasar Sudan sun ce za su tsame hannunsu daga harkokin siyasa bayan zaben kasar da za a gudanar a shekarar 2023. Shugaban sojojin kasar, Janar

Aman wuta daga Dutse ya ci mutum 14 da kauyuka 11 a Indonesiya

Jami’an lafiya sun ce mutum akalla 56 ne suka jikkata kuma yawancinsu sun samu mummunar kuna

Gambiya: Sakamakon farko ya nuna Barrow na kan gaba

A sakamakon da aka fitar da sanyin safiya Barrow na da kuti’a 14,599

Birtaniya ta hana matafiya daga Najeriya shiga kasarta

Dakatarwar za ta fara aiki daga ranar Litinin 6 ga Disamba, 2021

Shugaban Faransa ya kai ziyara Saudiyya

Mista Macron ya mayar da martani da cewa ziyarar da ya kai ba ta nufin ya manta da kisan Khashoggi.