Kasashen Waje

Kasashen Waje

Taliban ta soma biyan albashin ma’aikata a Afghanistan

Za a soma biya dubban ma’aikatan da suke bin albashi hakkinsu daga yau Asabar.

Dalilin da ya sa duniya ta damu da yakin Tigray

Ya samo asali ne kan rashin daidaituwa a tsakanin Firayi Minista Abiy da Kungiyar TPLF.

Dakarun Saudiyya sun kashe mayakan juyin juya halin Iran a Yemen

Jagororin ’yan tawaye da Iran ke goyon baya sun gamu da ajalinsu a hare-haren

Amurka ta cire Najeriya daga jerin kasashen da ke tauye ’yancin yin addini

A watan Disambar 2020 ne dai Amurkan ta saka Najeriya a jerin kasashen.

An kai harin bom kusa da Majalisar Dokokin Uganda

An kai tagwayen hare-hare kusa da caji ofis da kuma ginin majalisar dokikin kasar Uganda.