Kasashen Waje

Kasashen Waje

’Yan bindiga sun harbe mutum 10 suna kan hanyar zuwa cin kasuwa

Rahotanni sun ce an kai harin ne garin da ake kan iyakar kasar da Jamhuriyar Nijar.

An harbe mutanen da suka kunna kida a wajen biki a Afghanistan

Maharan dai sun yi ikirarin sun ‘yan Taliban ne, amma ba a kai ga tantance haka ba.

Hare-hare sun yi ajalin fiye da mutum 20 a Yemen

Hakan na zuwa ne bayan fararen hula akalla 26 sun rasa rayukansu ranar Asabar.

Faransa da Birtaniya sun cimma matsaya a takaddamarsu kan kamun kifi

Ko a makon da ya gabata sai da Faransa ta cafke wani masuncin Birtaniya.

Isra’ila za ta gina wa Yahudawa gidaje 3,144 a yankin Falasdinawa

Falasdinawa dai na kallon yunkurin a matsayin haramtacce.