Juyin mulki: Bankin Duniya ya dakatar da tallafin da yake ba Sudan
Bankin ya ce ya dakatar da tallafin bayan hambarar da gwamnatin da sojoji suka yi.
Kasashen Waje
Bankin ya ce ya dakatar da tallafin bayan hambarar da gwamnatin da sojoji suka yi.
Kasar Sudan a baya-bayan nan ta shiga wani mawuyacin hali sakamakon juyin mulki da sojojin kasar suka yi wa gwamnatin Janar Abdel Fattah a ranar Litin
Hakan dai na nufin gimbiyar ta rasa damarta ta jinin sarautar kasar.
“Yunwa na barazanar kashe ragowar ’ya’yana, ya zama tilas na sayar da wannan jaririyar.”
Taliban ta lashi takobin raba kasar Afghanistan da matsalar shaye-shaye.