Kasashen Waje

Kasashen Waje

Saudiyya: Sarki Salman ya sa a kara wa’adin zaman baki kyauta

Saudiyya ta hana jirage shigowa kasar kai tsaye daga wasu kasashe 10.

Shekara 10 da kisan Ghaddafi : Gara jiya da yau a kasar Libya?

Sai dai kisansa ya gaza taimaka wa wajen tabbatar da tsarin dimokuradiyya a kasar.

Kisan Bare Mainassara: Gwamnatin Nijar za ta biya diyyar CFA miliyan 435 —Kotun ECOWAS

Kotun ta yi tir da kisan gilla da sojoji suka yi wa shugaban kasar a 1999.

Kotun ECOWAS ta umarci gwamnatin Nijar ta biya iyalan Bare Mainasara

Kotun ta ba wa gwamnatin wa’adin mako biyu ta fara biyan kudaden.

Jiragen sojin Habasha sun sake kai hari a yankin Tigray

A karo na hudu a mako guda, gwamnatin Habasha ta sake kai wani hari ta sama a Mekele, babban birnin yankin Tigray. Rundunar sojojin kasar Habashan sun