Kasashen Waje

Kasashen Waje

Sojoji sun dakile yunkurin juyin mulki a Sudan

Sai dai gwamnatin kasar ta ce yanzu iko ya dawo hannunta.

’Yan sanda sun kama masu fasakwaurin gasassun kaji

’Yan sandan da ke sintiri ne suka lura da motsin da ba su amince da shi ba a motar.

Rasuwar Bouteflika: Ra’ayoyi sun bambanta a Algeria

Wasu ‘yan Algeria nacewa za a tuna da Bouteflika, wasu kuwa sun ce ba za su yi kewa ba

ECOWAS ta kakaba wa kasar Guinea takunkumi

ECOWAS ta ba wa sojojin wata shida su gudanar da zabe a kasar.

ECOWAS za ta hana shugabannin sojin Guinea sakat

ECOWAS ta ce za ta haramta wa jagororin juyin mulki taba kudinsu