Kasashen Waje

Kasashen Waje

ECOWAS ta yi taron gaggawa kan juyin mulkin kasar Guinea

ECOWAS ta dakatar kasar Guinea daga jerin kasashen da ke cikin kungiyar.

An kashe jagoran kungiyar ISIS a yankin Sahel

Sojojin Faransa sun kashe Shguaban kungiyar IS a yankin Sahara, Adnan Abu Walid al-Sahrawi. A ranar Laraba, Shugaban Faransa, Emmanuel Macron, ya sana

Mutane sun je kona cibiyar allurar rigakafin COVID-19

Ana neman wadanda suka kai wa cibiyar hari da abubuwan fashewa.

UAE na neman ’yan Najeriya 6 kan zargin ta’addanci

’Yan Najeriyan cikin sabbin mutum 38 da kamfanoni 15 da ake zargi da ta’addanci.

Sojojin Isra’ila sun kashe Falasdinawa 54 —MDD

Falasdinawan da aka kashe a wata takwas sun ninka na 2020 sau biyu.