Kasashen Waje

Kasashen Waje

An rataye ’yan kungiyar ISIS a Iraqi

An zartar musu da hukuncin ne a Gidan Yarin Nasiriyah ranar Litinin.

Macron ya ziyarci tsohuwar cibiyar IS a Iraki

Majalisar Dinkin Duniya za ta samar da tudun mun tsira a Kabul.

Yadda Taliban ke raka mutane filin jirgi na Kabul

Kwamandan dakarun Amurka na tuntubar jami’in Taliban mai kula da tsaro

Amurka ta kashe ‘mai shirya wa IS hari’ a Afghanistan

Amurka ta ce akwai yiwuwar IS ta sake kai hari filin jirgin sama da ke Kabul.

Kusoshin Taliban 6 da suka jagoranci kifar da gwamnatin Afghanistan

Ga wasu daga cikin kusoshin Taliban guda shida.