Kasashen Waje

Kasashen Waje

Taliban ta zargi Amurka da kawo yamutsi a Kabul

Duk da karfin ikon Amurka amma ta kasa kawo daidaito a filin jirgin saman Kabul.

Harin ’yan ta’adda ya yi ajalin mutum 120 a Burkina Faso

Harin ya salwantar da rayuwar mutane da dama ciki har da fararen hula.

Mayakan Taliban sun harbe masu zanga-zanga

Mutanen kasar na kalubalantar Taliban kan sauya tutar kasar.

Taliban za ta binciki jami’anta

’Yan kasuwa sun ci gaba da harkokinsu a Kabul bayan Taliban ta karbe mulki.

An kama maza 6 da laifin cin zarafin mace a Saudiyya

Yanzu suna fuskantar hukuncin daurin shekara kusan 10 a gidan yari.