Kasashen Waje

Kasashen Waje

Mamayar Taliban: Shugaban Afganistan ya ranta a na kare

Taliban ta ce za ta fara ne da magance manyan matsalolin ’yan kasar.

Girgizar kasa ta kashe mutane 300 a Kasar Haiti

Girgizar kasar da ta dade tana wanzuwa a mafi akasarin yankin Caribbean.

Wutar daji ta kashe soja 25 da wasu 22 a Algeria

An kama muutm hudu kan zargin ta da wutar a Gabashin Algiers, babban birnin kasar.

Gwamna a Amurka ya yi murabus kan cin zarafin mata

Shi ne Gwamna na uku da zai yi murabus sakamakon aikata abun kunya.

Kotu ta yanke wa dan Najeriya hukuncin rataya a Malaysia

Za dai a rataye mutumin ne bayan samunsa da laifi a tuhumar da ake masa.