Kasashen Waje

Kasashen Waje

Ministocin Ghana biyu sun rasu a hatsarin jirgin sama

Gwamnatin ƙasar ta shiga jimami tare da sauƙe tutarta zuwa ƙasa.

Kotu ta hana jagoran adawa Maurice Kamto takarar shugaban ƙasa a Kamaru

Masu suka na ganin cewa akwai wata maƙarƙashiya ne na kawar da ɗan siyasar daga zaɓen.

Jamus ta soma jefa kayan agaji a Zirin Gaza

Ministan Tsaron Jamus, Moris Pistorius ya ce kai tallafi ta sama ba zai yi wani babban tasiri ba.

Adadin Falasdinawan da Isra’ila take kashewa a Gaza yanzu ya haura 60,000

A ci gaba da hare-haren da dakarun Isra’ila ke kai wa a Zirin Gaza, yanzu adadin Falasdinawan da suka kashe ya kai 60,034.

Shugaban Ivory Coast Ouattara zai sake takara wa’adi na huɗu

Ni dan takara ne saboda kundin tsarin mulkin kasarmu ya ba ni damar sake tsayawa takara a wani wa’adi.