Kasashen Waje

Kasashen Waje

Nijar da Rasha sun ƙulla yarjejeniyar makamashin nukiliya

Muhimmiyar manufarmu ita ce mu ƙara inganta rayuwar mutanen Nijar da na Rasha.

Ambaliya ta yi ajalin mutum 30 a China

A yanzu haka ana hasashen samun saukar mamakon ruwan sama har zuwa gobe Laraba a wasu yankuna sama da 10 na China.

Najeriya ta ba wa Habasha kyautar iri da itatuwan cashew 100,000

Shettima ne ya bayar da wannan kyauta, da za ta iya shuke ƙasa mai fadin hekta 600.

Wani mutum ya buɗe Ofishin Jakadancin Indiya na bogi a ƙasar

An gano ambasadan bogin a ofishin jakadancin nasa ne a cikin wani gidan haya a kusa da Delhi, babban birnin ƙasar

Jirgin Rasha mai dauke da mutum 50 ya yi hatsari a China

Wani jrigin saman fasinjoji mallakin kasar Rasha da ke dauke da mutum 50 ya yi hatsari a kusa da yankin Amur na kan iyakar kasar China.