Nan gaba kadan za a yi bayani kan Hajjin 2021
Ana jiran fitowar sanarwar yadda za a gudanar da aikin Hajjin bana.
Kasashen Waje
Ana jiran fitowar sanarwar yadda za a gudanar da aikin Hajjin bana.
Fasinjoji sun makale a cikin jiragen kasan da suka yi karo a safiyar Litinin.
An samu mutum guda da ya rasa ransa sakamakon wani hatsarin jirgin kasa da ya auku a kusa da birnin Makkah na Kasar Saudiyya. Kafar Talabijin ta Arabi
Harin ya yi sanadin mutuwar mutum sama da 100 a ranar Asabar.
Mahaifinsa sabon Shugaban ma ya taba jagorantar kasar daga shekarar 1983 zuwa 1993.