Kasashen Waje

Kasashen Waje

Harin bam ya kashe mutum 12 a masallaci

Kafin harin, gwamnatin Afghanistan da Taliban sun yi yarjejeniyar tsagaita wuta.

Yadda Isra’ila ke ragargazar Fadasdinawa a Gaza

Isra’ila ta yi wa Falasdinawa lugude da jiragen sama da tankokin yaki da bindigogin atilare a safiyar Juma’a.

Gaza: Ana zanga-zangar goyon bayan Falasdinawa a Jordan

An yi kwanaki a Jordan ana zanga-zangar goyon bayan Falasdinawa.

An soke bikin ranar samun ‘yancin kai a Kamaru

Gwamnatin Kasar Kamaru ta soke bukukuwan tunawa da zagayowar ranar samun ’yancin kasar a sakamakon yadda annobar Coronavirus ke ci gaba da yaduwa a ka

Hamas ta kashe sojojin Isra’ila bayan harba rokoki 1,500

Rikici tsakanin Falasdinawa da Isra’ila ya kara makari a yankin Zirin Gaza.