Kasashen Waje

Kasashen Waje

Hamas ta harba wa Isra’ila makaman roka 200

Mayakan Falasdinawa sun harba rokoki sama da 200 a kan Isra’ila daga Zirin Gaza.

Masallacin Kudus: Isra’ila ta kai wa masallata sabon hari

Harin da ya jikkata mutum akalla 300 na shan tofin Allah-tsine daga kasashe.

Kumbon China da aka yi harsashen faduwarsa a Abuja ya rikito a Tekun Indiya

Rashin tabbas a kan inda kumbon zai fado dai ya yi ta jefa wasu-wasi da jita-jita iri-iri a sassa da dama na duniya, ciki har da Najeriya.

Kasar Qatar ta umarci a kama kuma a binciki Ministan Kudinta

Ministan dai ya jima yana na rike da mukamin tun sherar 2013

Ruftawar gadar jirgin kasa ta yi ajalin mutum 23 a Mexico

Akalla mutum ne 23 ne suka rasa rayukansu yayin da wasu 70 suka jikkata daren Litinin sakamakon ruftawar wata gadar jirgin kasa mai hanyar sama a Kuda