Kasashen Waje

Kasashen Waje

’Yan bindiga sun hallaka mutum 30 a Burkina Faso

Maharan dai sun yi wa kauyen kawanya sannan suka rika shiga gida-gida suna cinna musu wuta suna kuma karkashe mutane.

Attajiri Bill Gates ya saki matarsa, Melinda

Bill da Melinda sun ce sun yanke shawarar datse igiyar auren nasu ne saboda hakan zai fi musu fa’ida.

Muna son ci gaban Iran — Yeriman Saudiyya

Yerima mai jiran gadon Saudiyya ya yi wasu kalamai masu taushi kan dadaddiyar abokiyar burmin masarautar, wato Iran, yana mai cewa ya nemi “kyakkyawar

Ana ja’ibar yunwa a kasashen Sahel

Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da cewa kimanin mutum miliyan 29 ne ke bukatar agaji a kasashen yankin Sahel, tana mai nuna yadda matsalar tsaro da y

An harbe malami yana jagorancin sallar Tarawi

Rahotanni daga Jamhuriyyar Dimokradiyyar Congo sun bayyana cewa, an harbe wani babban malamin addinin Islama yana tsaka da jan Sallar Tarawi a Arewaci