Kasashen Waje

Kasashen Waje

An harbe mutum 8 ’yan gida daya a masallaci a Afghanistan

Kamfanin Dillancin Labaran Faransa (AFP) ya rawaito cewa dukkan mutum takwas din da aka harbe maza ne.

Turkiyya ta haramta amfani da kudaden Cryptocurrency

Babban bankin kasar Turkiyya a ranar Juma’a ya bayar da sanarwar haramta amfani da kudaden internet na cryptocurrency da suka hada da bitcoin da

An rufe kafafen sada zumunta a Pakistan

Hukumomi sun rufe kafafen sada zumunta a ranar Juma’a a Pakistan

Bom ya kashe mutum 4, wasu 17 sun jikkata a Iraki

Harin bom ya kashe mutum hudu tare da jikkata wasu 17 a birnin birnin Sadr na kasar Iraki.

Kada a debe tsammani a kan ’yan matan Chibok — Zulum

A matsayi na uba, ina jin takaici da kuncin da iyayen ke ciki tsawon shekara bakwai yaransu na hannun ’yan ta’adda.