Kasashen Waje

Kasashen Waje

An nada dan ‘Shugaban Kasar Nijar’ Ministan Mai

Mahamane Sani shi ne sabon Ministan Mai da Makamashi na Jamhuriyar Nijar

Isra’ila ta kai wa jirgin ruwan Iran hari a teku

Ana zargin jirgin da zama cibiyar leken asiri ne da wadata ’yan tawayen Houthi makamai

Ambaliyar Indonesiya da East Timor ta hallaka mutum 157

Mutum 10,000 sun rasa muhallansu, yayin da ake ci gaba da neman wadanda suka bace

Watan Azumi: Za a rage farashin kayan abinci da kashi 75

Za a rage farashin nau’ika 30,000 na kayayyakin abinci da a watan Ramadan

Rasha: Putin ya sa hannu kan dokar da zai yi mulki har 2036

Dokar ta ba shi damar karin wa’adin mulki biyu bayan karewar na yanzu a 2024