Kasashen Waje

Kasashen Waje

Shugaban Tanzania John Magufuli ya rasu

Shugaban Kasar Tanzania John Pombe Magufuli ya riga mu gidan gaskiya. Mataimakiyarsa, Samia Suluhu ce ta sanar da rasuwar Mista Magufuli a kafar yada

Saudiyya ta wajabta wa alhazai karbar rigakafin COVID-19

Ba za ta ba da biza ga alhazai ba, sai dole an yi musu rigakafin cutar

Za a yanke hukunci kan haramcin yi wa mata kaciya

Babbar Kotu a Kasar Kenya a yau Laraba za ta yanke hukunci kan haramcin yi wa mata kaciya kamar yadda manema labarai na BBC suka ruwaito. Shari’ar da

Mahara sun bindige mutum 55 a Nijar

Mutum 55 sun kwanta dama a harin ’yan bindiga a yankin Tilleberi.

Ramadan: Saudiyya ta fara rajistar masu ciyar da abincin bude baki

Masu son ba da sadakar abincin bude-baki a Masallacin Harami za su fara rajista