Birtaniya za ta rage shekarun masu zaɓe zuwa 16
Ƙananan ƙasashe ne kawai ke ba wa yara masu shekaru 16 damar kaɗa ƙuri’a a zaɓen ƙasa, bisa ga bayanan shafukan intanet.
Kasashen Waje
Ƙananan ƙasashe ne kawai ke ba wa yara masu shekaru 16 damar kaɗa ƙuri’a a zaɓen ƙasa, bisa ga bayanan shafukan intanet.
Ministar Kwadago da Jinkai ta kasar Cuba, Marta Feito Cabrera, ta sauka daga mukaminta bayan ta ce babu mabarata a kasar, sai dai masu karyar kasancew
Isra’ila ta kashe Falasdinawa 24 a Zirin Gaza
Adadin sojojin da suka kashe kansu ya ƙaru tun bayan ɓarkewar yakin Gaza a watan Oktoban 2023.
Musk ya ce zai kafa jam’iyyar da za ta goyayya da jam’iyyu biyu da Amurka ke da su.