Kasashen Waje

Kasashen Waje

Kotu ta yanke hukuncin kisa kan wanda ya yi wa yaro fyade ya kashe shi

Kotun Daukaka Kara ta Kasar Morocco, ta yanke hukuncin kisa a kan wani matashi mai shekara 24 da ta kama da laifin garkuwa, fyade da kashe wani yaro,

An yi wa Sarki Abdullah II na Jordan rigakafin COVID-19

An yi wa Sarkin Jordan, Abdullah II, rigakafin cutar COVID-19 ranar Alhamis, kamar yadda Fadarsa ta bayyana. An kuma rawaito cewa an yi wa dan sarkin,

Tawagar WHO ta isa birnin Wuhan don gano asalin COVID-19

Tawagar kwarru da aka dora wa alhakin binciken gano tushen annobar coronavirus ta isa birnin Wuhan na kasar China inda cutar ta fara bulla. Kwararrun

Rikicin Amurka: Za a fara kada kuri’ar tsige Trump

kaso 55 na ‘yan kasar, ciki har da wasu jiga-jigan jam’iyyar Republican na son ganin an tsige Trump.

FIFA za ta inganta kwallon kafar mata a Saudiyya

Infantino ya ziyarci Saudiyya kan bunkasa kwallon kafar mata a kasar.