Kasashen Waje

Kasashen Waje

COVID-19 ta kashe ministoci 2 a Malawi

A kasar Malawi, rahotanni sun tabbatar da mutuwar ministoci biyu bayan sun kamu da cutar COVID-19.

Shugaban Portugal ya kamu da COVID-19 ana saura mako 2 zaben kasar

Yayin da ake da kasa da makonni biyu kafin babban zaben kasar Portugal, Shugaban Kasar, Marcelo Rebelo de Sousa ya kamu da cutar COVID-19.

Isra’ila ta yi wa kaso 1 cikin 5 na mutanenta rigakafin COVID-19

Ministan Lafiya na Isra’ila, Yuli Edelstein ya ce kasar ta yi wa kaso 20 na mutanen kasar allurar rigakafin cutar COVID-19 a makonni uku

An kori Ministan Lafiyar Zambia daga aiki

Zargin almundahana ya dabaibaye ma’aikatar lafiyar a tsawon lokaci

Dusar kankara ta kashe mutum 3 a Spain

Dusar kankarar ta hana mutane fita daga gidajensu a wasu garuruwan kasar.