COVID-19 ta kashe ministoci 2 a Malawi
A kasar Malawi, rahotanni sun tabbatar da mutuwar ministoci biyu bayan sun kamu da cutar COVID-19.
Kasashen Waje
A kasar Malawi, rahotanni sun tabbatar da mutuwar ministoci biyu bayan sun kamu da cutar COVID-19.
Yayin da ake da kasa da makonni biyu kafin babban zaben kasar Portugal, Shugaban Kasar, Marcelo Rebelo de Sousa ya kamu da cutar COVID-19.
Ministan Lafiya na Isra’ila, Yuli Edelstein ya ce kasar ta yi wa kaso 20 na mutanen kasar allurar rigakafin cutar COVID-19 a makonni uku
Zargin almundahana ya dabaibaye ma’aikatar lafiyar a tsawon lokaci
Dusar kankarar ta hana mutane fita daga gidajensu a wasu garuruwan kasar.