Jirgi dauke da mutum 62 ya yi batan dabo a Indonesia
An nemi wani jirgin fasinja mai dauke da mutum 62 an rasa bayan tashinsa daga Jakarta, babban birnin kasar Indonesia a ranar Asabar. Shafin da ke bin
Kasashen Waje
An nemi wani jirgin fasinja mai dauke da mutum 62 an rasa bayan tashinsa daga Jakarta, babban birnin kasar Indonesia a ranar Asabar. Shafin da ke bin
Wasu jariran sun kone wasu kalilan kuma suka tsallake rijiya da baya
Shugaban Amurka, Donald Trump ya ce ba zai halarci bikin rantsar da wanda zai gaje shi a matsayin Shugaban kasar ba, Joe Biden.
Ma’aikatar Aikin Hajji da Umrah ta ce daukar matakin ya zama tilas
Majalisar Dokokin Amurka, ta bukaci Mataimakin Shugaban Kasar, Mike Pence da Majalisar Ministoci su ba ta damar sauke Shugaba Donald Trump daga mukami