Kasashen Waje

Kasashen Waje

Masar ta kulle masallaci saboda karya dokokin kariyar COVID-19

Ministan Harkokin Addini na Kasar Masar, Mohammed Gomaa ya bayar da umarnin rufe wani masallaci a birnin Cairo na kasar saboda karya dokokin kariya CO

Girgizar kasa mai karfi ta yi barna a kasar Croatia

Wata girgizar kasa mai karfin 6.3 a ma’aunin Richter ta afkawa kasar Croatia tare da jikkata mutane da dama da kuma rusa gidaje masu yawa

Za a fara amfani da kati na musamman yayin aikin Hajji

Saudiyya ta ce za a fara amfani da katin na musamman a aikin Hajjin 2021.

Iran ta fara gwajin rigakafin COVID-19 da ta samar a cikin gida

Za a yi wa ’yan kasar miliyan 83 allurar rigakafin COVID-19

Bayahude mai shekaru 75 ya mutu sa’o’i biyu da yi masa riga-kafin COVID-19

Jaridar Jerusalem Post ta ruwaito cewa dama tsohon na fama da ciwon zuciya