Kasashen Waje

Kasashen Waje

COVID-19: Saudiyya ta ba da izinin kwashe ’yan kasashen waje

Ta amince jiragen kasashen su shigo su kwashe ’yan kasashensu da suka makale a kasarta.

Saudiyya ta haramta auren ’yan kasa da shekara 18

Sabuwar dokar ta ayyana hukunci ga duk wanda ya karya ta

Isra’ila: An kama masu zanga-zangar adawa da Netanyahu

‘Yan sanda goma sha daya sun ji rauni yayin arangamarsu da masu zanga-zangar.

Nijar: Mutum miliyan 7.4 na zaben Shugaban Kasa

Zaben farko da zai kai ga sauyin gwamnati tsakanin zababben shugaba mai ci da magajinsa

’Yar Shaikh Ibrahim Nyass ta rasu

Sayyada Maryam Nyass ta sadaukar da rayuwarta kacokan wurin hidimar Alkur’ani