Kasashen Waje

Kasashen Waje

Mutumin da ya kera kofar Dakin Ka’aba ya rasu

Shekera 43 ana amfani da kofar Ka’aba da Muneer Al Jundi ya kera daga tataccen zinare

Harin kunar bakin wake ya kashe mutum 10 a Somaliya

Wani harin kunar bakin wake na ranar Juma’a da aka kai filin wasan kwallon kafa da ke garin Galkayo a kasar Somaliya ya kashe mutum 10 inda kuma da da

Shugaban Faransa ya kamu da COVID-19

Fadar Shugaban kasar Faransa, Emmanuel Macron a ranar Alhamis ta tabbatar da cewa shugaban ya kamu da cutar COVID-19.

China ce kasar da ta fi daure ’yan jarida a duniya —Rahoto

Kungiyar Da ke Fafutukar Kare ‘Yan Jarida a Duniya (CPJ) ya gano cewa kasar China ce ta fi daure ‘yan jarida

Mataimakin gwamna ya mutu a harin bam a Afghanistan

Wani harin bam da wasu mahara suka dasa a jikin mota a Afghanistan ya yi sanadiyyar mutuwar mataimakin gwamnan birnin Kabul, Mahboobullah