Amurka ta cire Sudan daga jerin kasashe masu taimaka wa ta’addanci
Ofishin jakadancin Amurka ne ya bayyana hakan a shafinsa na Facebook a ranar Litinin.
Kasashen Waje
Ofishin jakadancin Amurka ne ya bayyana hakan a shafinsa na Facebook a ranar Litinin.
Gwamnatin Amurka ta ce an yi wa shafukan tan a intanet na akalla hukumomi biyu kutse wanda ta ke zargin masu kutsen gwamnatin Rasha
An sami fashewar wani abu a cikin wani jirgin ruwa dab da tashar jiragen ruwa dake kusa da birnin Jidda na kasar Saudiyya a ranar Litinin.
Shugaba Muhammadu Buhari ya taya Shugaba Nana Addo Dankwa Akufo-Addo na kasar Ghana, murnar sake lashe zaben kasarsa a karo na biyu. Shugaba Buhari ci
Shugaba Akufo-Ado na jam’iyar NPP ya yi tazarce da 51.59% na kuri’un da aka jefa