Amurka ta jefa Najeriya cikin jerin kasashen masu hana walwalar addini
Gwamnatin Amurka ta jefa Najeriya cikin sahun kasashen da ke hana al’ummarsu walwala da rashin basu ’yanci a bangaren addini biyo bayan korafe-korafen
Kasashen Waje
Gwamnatin Amurka ta jefa Najeriya cikin sahun kasashen da ke hana al’ummarsu walwala da rashin basu ’yanci a bangaren addini biyo bayan korafe-korafen
Indiya sun tsaya cik bayan manoman kasar sun fara yajin aiki domin nuna kin amincewar su da wasu dokoki da suka ce na ci musu tuwo a kwarya.
Wata tsohuwa mai kimanin shekaru 90 ta zama mutum ta farko da ta fara amfani da rigakafin COVID-19 ta kamfanin Pfizer-BioNTech.
Masu zabe miliyan 17 sun fara kada kuri’unsu domin zabar sabon Shugaban Kasar Ghana.
Gwamnatin Amurka ta cire duk karin kudin da ta wajabta wa ’yan Najeriya su biya yayin neman kowace nau’in bizar zuwa Amurka. Mai magana da yawun