Kasashen Waje

Kasashen Waje

Trump ya umarci a janye dakarun Amurka daga Somaliya

Donald Trump ya umarci a janye dakarun kasar sa daga Somalia

Jami’ar Amurka ta musanta nada Ganduje a matsayin farfesa

Jami’ar East Carolina (ECU) dake kasar Amurka wacce a kwanaki aka rawaito na nada Gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje a matsayin farfesa.

Zaben Ghana: ‘Yan takara sun kulla yarjejeniyar zaman lafiya

’Yan takarar shugabancin kasar Ghana a karkashin manyan jam’iyyun NPP mai mulki da NDC mai adawa, sun rattaba hannun kan yarjejeniyar tabbatar da zama

Shugaban Amurka mai jiran gado ya nada dan Najeriya mukamin ma’aji

Zababben Shugaban Amurka, Joe Biden, ya ba dan asalin Najeriya, Adewale Adeyemo, mukamin Mataimaki Ma’ajin kasar. Anan sa ran Adayemo zai yi aiki kark

Harin Bam ya kashe jami’an tsaro 30 a Afghanistan

Harin bam din da aka dasa cikin wata mota ya kashe jami’an tsaro 30.