Kasashen Waje

Kasashen Waje

Biden ya zabi Shugaban Ma’aikatan Fadar White House

Shugaban Amurka mai jiran gado, Joe Biden, ya nada Ron Klain a matsayin Shugaban Ma’aikatan Fadar White House. Sanarwa da kwamitin karbar mulki na Bid

Mijin Kamala Harris ya ajiye aikinsa don samun shiga gwamnatin Biden

Mijin zababbiyar Mataimakiyar Shugaban Kasar Amurka, Kamala Harris, ya ajiye aikinsa a wani Kamfanin Shari’a da nufin samun wuri a fadar gwamnati duk

Sojin Larabawa sun kakkabo jiragen ’yan Houthi a Saudiyya

Sun tarwatsa jiragen mayakan Houthi makare da ababen fashewa a Bahar Maliya.

Bam ya tashi a wata makabarta a Saudiyya

Hukumomi sun bayyana cewa akalla mutum uku ne suka jikkata yayin da wani abun fashewa ya tashi a wata makabarta a birnin Jedda na kasar Saudiyya yayin

A shirye muke mu yi aiki tare da Joe Biden – Iran

Shugaban kasar Iran, Hassan Rouhani ya ce a shirye kasarsa take ta hada kai tare da yin aiki da zababben shugaban kasar Amurka, Joe Biden.