Kasashen Waje

Kasashen Waje

An rantsar da John Magufuli a matsayin shugaban Tanzania

A ranar Alhamis, 5 ga watan Nuwamba, an sake rantsar da John Pombe Magufuli a matsayin Shugaban Kasar Tanzania a wani sabon wa’adi karo na biyu bayan

Masar na binciken Farfesan da ya yi batanci ga Ma’aiki

Gwamnatin Masar ta dakatar da Farfesa Mahdaly tare da umartar a bincike shi

Majalisa ta yi barazanar soke kasafin hukumar wutar lantarki

Majalisar Wakilai ta yi ce za ta soke Naira biliyan biyu daga cikin kasafin 2021 na Hukumar Kula da Wutar Lantarki na Najeriya (NERC). Shugaban Kwamit

Dan Najeriya ya lashe zaben dan majalisa a Amurka

Dan asalin Najeriya ya zama dan majalisa mai wakiltar gundumar Columbia a kasar Amurka

Zaben Amurka: Neman tsayar da kirga kuri’u shirme ne —Biden

Ya ce a shirye lauyoyinsa suke su kare ’yancinAmurkawa da Trump ke son tauyewa